Aliou Cisse ya sanar da ‘yan wasan Senegal 27 da za su buga gasar kofin nahiyar Afrika, Afcon da za a yi a 2024.Senegal, wadda ita take rike da kofin Afirka da ta dauka a 2022 a Cameroon…
Damben kasuwa da aka buga a Marabar 'Nyanya jihar Nasarawa, Nigeria, inda Dogon Mamman ya buge Shagon Basiru
Tawagar kwallon kafa ta Nigeria ta bayyana ‘yan wasa 25 da za su buga mata gasar cin kofin Afirka da za a buga a 2024.Cikin ‘yan wasan har da kyaftin Ahmed Musa, wanda aka kara gayyata, wanda bai…
Carlo Ancelotti ya tsawaita kwantiragin ci gaba da horar da Real Madrid zuwa karshen Yunin 2026.Hakan ya kawo karshen batun da ake cewar tawagar kwallon kafar Brazil na son bai wa kocin aikin jan ragamartaKamar yadda Real…
Barcelona ta sanar da daukar Vitor Roque kan yarjejeniyar da za ta kare a kungiyar Camp Nou zuwa karshen Yunin 2031.Tun farko an tsara Rogue zai koma Camp Nou a karshen kakar 2024, amma yanzu zai iya buga…
Mai masaukin baki, Ivory Coast ta sanar da wadanda za su buga mata gasar cin kofi Afirka da za a yi a 2024.Kamar yadda hukumar kwallon kafar kasar ta sanar ranar Alhamis, ta gayyaci ‘yan kwallo 27 a…
Arsenal ta yi rashin nasara a hannun West Ham United da ci 2-0 a Emirates ranar Alhamis a Premier League wasan mako na 19.A minti na 13 da fara wasa ne West Ham ta ci kwallo ta hannun,…
Kociyan tawagar kwallon kafar Morocco, Walid Regragui, ya bayyana ‘yan wasa 27 da za su buga wa kasar gasar cin kofin Afirka a 2024.Shekara 47 kenan rabon Morocco ta dauki kofin nahiyar Afirka, amma ana saka ta cikin…
Real Betis ta sanar cewar Isco ya saka hannu kan yarjejeniyar ci gaba da taka leda a kungiyar zuwa karshen kakar 2027.Dan wasan ya koma Betis daga abokiyar hamayya Sevilla, ya ci kwallo biyu a karawa 17 da…
Ranar Alhamis, kociyan South Korea, Jurgen Klinsman ya bayyana dan wasan Tottenham, Son Heung-min a matakin wanda zai ja ragamar tawagar zuwa Asian Cup na bana.Rabonda kasar ta lashe babban kofin nahiyar tun bayan shekara 64.Dan wasan…