Tawagar kwallon kafa ta mata ta Nigeria ta samu gurbin shiga gasar Olympic, bayan da ta je ta tashi ba ci a South Africa ranar Talata.Karon farko da Super Falcons za ta buga tamaula a Olympic tun bayan…
Tawagar kwallon kafa ta mata ta Nigeria ta ziyarci Africa ta Kudu, domin buga wasa na biyu na neman shiga gasar Olympic ranar Talata da birnin Paris zai karbi bakuncin kakar bana.Ranar Juma'a suka buga wasan farko a…
Yan wasan Rasha da Belarus wadanda suka cancanci shiga gasar Olympics ta Paris 2024 za a ba su damar shiga a matsayin tsaka-tsaki (Neutral), amma da Sharudda. In ji kwamitin Olympics na kasa da kasa.Sharuɗɗan shigar su…
An nada Josh Kerr a matsayin gwarzon dan wasan Scotland na bana ta hanyar sportscotland da Team Scotland.Dan wasan mai shekaru 26 ya zama zakaran tseren mita 1500 a Budapest a farkon wannan shekarar kuma yanzu ya…