Tawagar kwallon kafar mata ta Nigeria, Super Falcons za ta fara wasan a cikin rukuni da Brazil a gasar Olympic da birnin Paris zai karbi bakunci a bana.Nigeria da Brazil za su fara fafatawa ranar Alhamis da yammaci…
Hukumar kwallon kafa ta Nigeria, NFF ta bai wa Manu Garba aikin kociyan matasa 'yan kasa da shekara 17 da ake kira Golgen Eaglets.Wannan shi ne karo na biyu da zai ja ragamar matasan Nigeria, bayan da…
Tawagar kwallon kafa ta mata ta Nigeria ta ziyarci Africa ta Kudu, domin buga wasa na biyu na neman shiga gasar Olympic ranar Talata da birnin Paris zai karbi bakuncin kakar bana.Ranar Juma'a suka buga wasan farko a…
Dan kwallon Nottingham Forest, Taiwo Awoniyi ya koma kungiyarsa, bayan raunin da ya ji a wasan neman shiga gasar cin kofin duniya.Najeriya ta tashi 1-1 da Lesotho a wasan farko a rukuni na uku ranar Alhamis a Uyo…