Mai tsaron ragar Manchester City ba zai buga wasan karshe a Premier League da FA Cup, bayan raunin da ya ji a idonsa.Dan kwallon tawagar Brazil, mai shekara 30 bai ji dadi ba da aka sauya shi a…
Manchester City ta je ta doke Tottenham 2-0 a kwantan Premier League ranar Talata, inda hakan ya dora kungiyar a kan teburi.Erling Haaland ne ya ci kwallon biyu kuma na 27 jimilla a bana, yayin da kungiyar Etihad…
Manchester City ta doke Wolverhampton 5-1 a wasan mako na 36 a Premier League ranar Asabar a Etihad.Erling Haaland ne ya ci hudu rigis, kuma biyu daga ciki a bugun fenariti, yayin da Julian Alvarez ya kara na…
Kociyan Manchester City, Pep Guardiola ya ce yana fargaba ko Ederson ya gama tsare ragar kungiyar a bana, bayan raunin da ya ji ranar Lahadi.Dan kwallon tawagar Brazil an sauya shi a karawar da City ta doke Nottingham…
Ranar Asabar da Lahadi za a ci gaba da wasannin mako na 35 a gasar Premier Legue, inda za a yi karawa 10 a filaye da dama a England.Arsenal ce ta daya a kan teburi da maki 77,…
Manchester City za ta je gidan Brighton domin buga kwantan Premier League ranar Alhamis.City mai maki uku da kwantan wasa uku tana ta ukun teburin Premier League da maki 73 da tazarar makidaya tsakani da Liverpool, wadda za…
Manchester City ta kai wasan karshe a FA Cup, bayan da ta yi nasara a kan Chelsea da ci 1-0 ranar Asabar a Wembley.Wannan shi ne karo na uku da za su fafata a bana, bayan da suka…
Manchester City da Chelsea za su kara a FA Cup zagayen daf da karshe ranar Asabar a Wembley.Wannan shi ne karo na uku da za su fafata a bana, bayan da suka fara tashi 4-4 a Premier League…
Manchester City ta buga wasa na 28 a dukkan karawa ba tare da an doke ta ba a dukkan fafatawa, bayan da ta tashi 1-1 da Real Madrid a Etihad.Real Madrid ta kai zagayen daf da karshe a…
Dan wasan Manchester City, Rodri yana yana tsara yadda zai hutu a kakar nan, bayan da kungiyarsa ke fatan kare lashe uku karo na biyu a jere.Mai shekara 27 ya buga wa City wasa na 41 a Champions…