Paris St Germain ta yi rashin nasara a hanun Barcelona da ci 3-2 a wasan farko zagayen quarter finals ranar Talata a France.Minti na 37 da fara wasa Barcelona ta ci kwallo ta hannun Raphinha, kuma haka suka…
Kociyan Liverpool, Jurgen Klopp ya ce Trent Alexander-Arnold da Alisson da Diago Jota sun koma atisaye bayan jinya, amma ba a fayyace ko za su fuskanci Atalanta ba.Ranar Alhamis, Liverpool za ta karbi bakuncin Atalanta a wasan farko…
Dan wasan Manchester City, Rodri yana yana tsara yadda zai hutu a kakar nan, bayan da kungiyarsa ke fatan kare lashe uku karo na biyu a jere.Mai shekara 27 ya buga wa City wasa na 41 a Champions…
Manchester United ta sanar cewar daraktan wasanninta, John Murtough zai ajiye aikin, inda take daf da kawo madadinsa.Wannan yana daga cikin tsare-tsare da ake yi a Old Trafford, domin kara daga darajar kungiyar tun bayan da Sir Jim…
An tashi 2-2 tsakanin Arsenal da Bayern Munich a wasan farko zagayen quarter finals a Champions League ranar Talata a Emirates.A minti na 12 da take leda Arsenal ta ci kwallo ta hannun Bukayo Saka daga baya Bayern…
Real Madrid ta tashi 3-3 da Manchester City a wasan farko zagayen quarter finals da suka kece raini ranar Talata a Santiago Bernabeu.City ce ta fara cin kwallo da fara wasa ta hannun Bernardo Silva a bugun tazarar…
Tawagar kwallon kafa ta mata ta Nigeria ta samu gurbin shiga gasar Olympic, bayan da ta je ta tashi ba ci a South Africa ranar Talata.Karon farko da Super Falcons za ta buga tamaula a Olympic tun bayan…
Za a buga wasan zagayen farko a Champions League karawar quarter finals tsakanin Athletico Madrid da Borussia Dortmund ranar Laraba.Wannan shi ne karo na bakawi da za su kara a tsakaninsu, inda kungiyar Germany ta yi nasara uku…
Barcelona ta je Paris St Germain domin buga wasan farko a quater finals a Champions League da za su kara ranar Laraba a France.Wannan shi ne karo na 14 da za su fuskanci juna a gasar zakarun Turai,…
Tawagar kwallon kafa ta mata ta Nigeria ta ziyarci Africa ta Kudu, domin buga wasa na biyu na neman shiga gasar Olympic ranar Talata da birnin Paris zai karbi bakuncin kakar bana.Ranar Juma'a suka buga wasan farko a…