Kaiserslautern ta kawo karshen FC Saarbrucken wadda ta dade tana yin nasara a German Cup na bana, yanzu an fitar da ita a zagayen daf da karshe.FC Saarbrucken, wadda ke buga gasa mai daraja ta uku a Germany,…
Kociyan tawagar Germany, Julian Nagelsmann ne zai maye gurbin Thomas Tuchel a Bayern Munich a wani rahoto da The Bild ta wallafa a karshen mako.Kamar yadda rahoton yake tuni mahukuntan Bayern Munich suka tattauna da matashin kociyan domin…
La Liga ta sanar da rana da lokacin da za a buga wasa tsakanin Real Sociedad da Real Madrid.A ranar Real Madrid za ta ziyarci Sociedad a wasan mako na 33 da karfe 5:00 agogon Nigeria ranar Asabar…
Harry Kane ya fara atisaye a Bayern Munich bayan raunin da ya ji, wanda ke fatan buga wa kungiyar Bundesliga ranar Asabar da Borussia Dortmund.Bayern ta sanar cewar dan kwallon tawagar Ingila ya yi atisaye cikin 'yan wasan…
Kociyan Jamus, Julian Nagelsmann ne zai tsare ragar tawagar kasar a gasar cin kofin nahiyar Turai a bana, duk da cewar dan wasan Bayern Munich ba zai buga wasan sada zumunta biyu ba.Jamus, wadda za ta karbi bakuncin…
Dan kwallon tawagar Germany, Timo Werner zai je buga wasannin aro a Tottenham daga RB Leipzig.Mai shekara 27, zai je London domin auna koshin lafiyarsa, kuma Tottenham ce za take biyan albashinsa zuwa karshen kakar nan.Werner na…
Mai tsaron bayan, Bayern Munich, Kim Minjae ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon South Korea, kamar yadda hukumar kwallon kafar ta sanar.Mai shekara 27, ya taimakawa Napoli ta lashe Serie A na bara a karon farko bayan shekara…
Eintracht Frankfurt ta dauki aron dan kwallon tawagar Netherlands, Donny van de Beek daga Manchester United, kamar yadda kungiyar da ke buga Bundesliga ta sanar yau Litinin.Ta kulla yarjejeni da United mai buga Premier League cewar dan kwallon…
Kungiyar RB Leipzig mai buga Bundesliga ta sanar da daukar Eljif Elmas daga Napoli mai rike da Serie A na bara.Mai shekara 24, zai koma Jamus da taka leda, bayan da Emil Forsberg, wanda ya koma kungiyar a…
Babbar gasar tamaula ta Jamus, wato Bundesliga na hutu, bayan da aka kammala karawar mako na 16.Hakan zai bai wa kungiyoyi da ‘yan wasa da ‘yan kallo damar yin bukukuwan Kirsimeti da na sabuwar shekara.An kammala wasannin…