Tawagar kwallon kafa ta Nigeria ta bayyana ‘yan wasa 25 da za su buga mata gasar cin kofin Afirka da za a buga a 2024.Cikin ‘yan wasan har da kyaftin Ahmed Musa, wanda aka kara gayyata, wanda bai…
Kociyan tawagar kwallon kafar Morocco, Walid Regragui, ya bayyana ‘yan wasa 27 da za su buga wa kasar gasar cin kofin Afirka a 2024.Shekara 47 kenan rabon Morocco ta dauki kofin nahiyar Afirka, amma ana saka ta cikin…