Bayer Leverkusen za ta kece raini a wasan karshe a German Cup da Kaiserslautern, bayan da ta caskara Fortuna Dusseldorf 4-0 ranar Laraba a zagayen daf da karshe.Tun cikin minti na 20 Leverkusen ta zura kwallaye a raga…
Liverpool za ta fafata da Sheffield United a wasan mako na 31 a gasar Premier League ranar Alhamis a Aanfield.Kungiyoyin biyu sun kara a bana ranar 6 ga watan Disambar 2023, inda Liverpool ta ci kwallo biyu a…
Paris St-Germain za ta fuskanci Lyon a wasan karshe a French Cup, bayan da Kylian Mbappe ya ci kwallon da PSG ta yi nasara a kan Rennes ranar Laraba a karawar daf da karshe.Mbappe skyaftin tawagar France ya…
Hukumar kwallon kafa ta Cameroon ta bayyana bacin rai, bayan da ofishin ministan wasanni ya sanar da nada Marc Brys a matakin sabon kociyan Indomitable Lions.Mai shekara 61dan kasar Belgium, wanda a baya ya horar da OH Leuven…
Kaiserslautern ta kawo karshen FC Saarbrucken wadda ta dade tana yin nasara a German Cup na bana, yanzu an fitar da ita a zagayen daf da karshe.FC Saarbrucken, wadda ke buga gasa mai daraja ta uku a Germany,…
Arsenal za ta karbi bakuncin Luton Tiwn ranar Laraba a wasan mako na 32 a Premier League a Emirates.Sun kara a wasan farko a bana ranar 5 ga watan Disambar 2023, inda Gunners ta je ta ci 4-3.…
Cristiano Ronaldo ya ci kwallo uku rigis karo na biyu a kwana hudu, bayan da Al Nassr ta caskara Abha 8-0 ranar Talata a gasar tamaula ta Saudi Arabia.Tun kan hutu dan kwallon tawagar Portugal ya ci uku…
Kungiyar kwallon kafa ta Tudun Wada United za ta buga Nation Wide League a Daura a jihar Katsina, Nigeria, bayan an kammala shagulgulan bikin karamar Sallah.Kungiyoyi takwas ne za su kece raini a tsakaninsu a rukunin da yake…
Kociyan tawagar Germany, Julian Nagelsmann ne zai maye gurbin Thomas Tuchel a Bayern Munich a wani rahoto da The Bild ta wallafa a karshen mako.Kamar yadda rahoton yake tuni mahukuntan Bayern Munich suka tattauna da matashin kociyan domin…
Liverpool tana jan ragamar teburin Premier League, bayan da ta buga wasa 29 a kakar 2023/24.Kungiyar Anfield tana ta daya da maki 67, sai Arsenal ta biyu da maki 65 da kuma Manchester City ta uku mai maki…