Tawagar kwallon kafa ta Najeriya za ta kara da ta Zimbabwe a wasa neman shiga gasar cin kofin duniya da za a yi a 2026.Wannan shi ne wasa na bibiyu da za a buga a cikin rukuni, inda…
Ranar Laraba aka buga kwantan wasan Firimiyar Nageria inda aka yi wasa biyu, ciki har da wanda Doma United ta ci Enyimba 1-0 a Gombe.Doma ta ci kwallon ne ta hannun Hillary Ekawu a minti na 17 da…
A jiya Kano Pillars ta doke Enyimba da ci 1-0 a wasan mako na takwas a gasar Firimiya ta Nigeria da suka kara a Sitadiya ta Kofar Mota.Da wannan sakamakon Kano Pillars mai maki 12 ta koma ta…
Kano Pillars za ta kara da Enyimba a wasan mako takwas a Firimiyar Najeriya a filin wasa na Sani Abacha da ke kofar mata ranar Lahadi.Kafin nan ranar Asabar Doma United za ta karbi bakuncin Akwa United a…