Tawagar kwallon kafa ta Morocco tana da ‘ya wasa hudu daga 10 da ke takarar gwarzon dan kwallon Afirka na 2023.‘Yan wasan sun hada da mai tsaron raga, Yassine Bounou da mai tsare baya, Achraf Hakimi da mai…
Super Eagles da Lesotho sun tashi 1-1 ranar Aalhamis a wasan farko a cikin rukuni, domin neman shiga gasar kofin duniya da za a yi a 2026.Kungiyoyin biyun sun je hutu ba ci, bayan da suka koma…
Hukumar kwallon kafa ta Afirka, Caf za ta kaddama da fara sayar da tikitin kallon gasar kofin Afirka ta 2024 ta yanar gizo a karshe mako.Wannan shi ne karon farko da hukumar za ta bayar da damar da…