Kungiyar dambe ta kasa reshen jihar Nasarawa a Nigeria ta tsara damben gasa guda hudu da za a yi ranar Lahadi da safeWasannin da za a gudanar a ‘yan tifa a marabar ‘Nyanya, kowanne za a dambata ne…
Max Verstappen ya yi watsi da batun da ake cewar Lewis Hamilton zai koma Red Bull suke tsere tare.Shugaban, Red Bull, Christian Hormer an ji ya fada a kafar yadda labarai ta Burtaniya da cewar tawagar Hamilton sun…
Masu shigar da kara a Sifaniya na neman a daure Dani Alves shekara tara kamar yadda aka sanar ranar Alhamis.Ana zargin tsohon dan kwallon Brazil da yiwa wata mata fyade a gidan rawa a Barcelona a cikin Disambar…
Jannik Sinner ya ja ragamar Italy zuwa wasan daf da karshe a Davis Cup, bayan nasara a kan Netherlands 2-1 ranar Alhamis.Sinner ya yi nasara a karawar dan wasa daidai da na ‘yan wasa bibiyu.Ya doke Tallon…
Kociyan Nottingham Forest, Steve Cooper ya sanar cewar Taiwo Awoniyi zai yi jinyar watanni.Dan wasan mai shekara 26 ya ji rauni a lokacin da yake buga wa Najeriya wasan neman shiga gasar cin kofin duniya.Awoniyi ya ci…
Dan wasan Borussia Dortmund, Felix Nmecha zai yi jinya zuwa 2024 kamar yadda koci, Edin Terzic ya sanar.Terzic ya sanar da manema labarai cewar ‘’Felix Nmacha ba zai buga mana wasa ba har sai 2024, sakamakon raunin da…
Wasu jaridu na cewa Juventus tana sawun gaba daga cikin masu son sayen dan wasan Manchester United, Jadon Sancho.Ana cewa dan kwallon tawagar Ingila zai bar Old Trafford a Janairu, bayan rashin jituwa tsakaninsa da Erik ten Hag.…
Wasu rahotanni na cewar watakila mai tsaron bayan Manchester United, Rafael Varane ya bar kungiyar a karshen kakar nan.Tsohon dan wasan tawagar Faransa, ya koma Old Trafford da taka leda daga Real Madrid a 2021.Ya buga wa…
Ranar Juma’a za a fara wasannin mako na 12 a gasar Bundesliga, bayan da aka gama karawar kasa da kasa.Tun kan hutu bayan karawar mako na 11, Bayern Leverkusen ce ta daya da maki 31, sai Bayern ta…
Kungiyar Cadiz za ta karbi bauncin Real Madrid a wasan mako na 14 a gasar La Liga ranar Lahadi.A yammin ranar a filin wasa na Nuevo Mirandilla za a kece raini tsakanin kungiyoyin biyu.Hakan ne ya sa…