An kashe dan gudun fanfalaki, Benjamin Kiplagat a Kenya, kamar yadda ‘yansanda suka ce an daba masa wuka ne.Dan kasar Uganda, wanda aka haifa a Kenya, mai shekara 34 ya wakilci Uganda a gudun mita 3,000 da wasannin…
Fabio Carvalho ya bar RB Leipzig ya koma Liverpool tun kan yarjejeniyar buga wasannin aro a Jamus ya kare, kamar yadda kungiyoyin biyu suka sanar.Carvalho ya koma Leipzig domin buga wasannin aro kan fara kakar bana, ya yi…
Dan wasan tennis na daya a duniya Novak Djokovic yayi asashan Rafael Nadal zai iya bada mamaki a gasar Australian Open da za'ayi a watan Janairu 2024, duk da raunin da ya samu.A koyaushe ina sa ran shi…
Nottingham Forest za ta karbi bakuncin Manchester United a wasan Premier League ranar Asabar a City Ground.Man United tana mataki na bakwai a kan teburin Premier League da maki 31, Forest mai maki 17 tana ta 16.To…
Aliou Cisse ya sanar da ‘yan wasan Senegal 27 da za su buga gasar kofin nahiyar Afrika, Afcon da za a yi a 2024.Senegal, wadda ita take rike da kofin Afirka da ta dauka a 2022 a Cameroon…
Damben kasuwa da aka buga a Marabar 'Nyanya jihar Nasarawa, Nigeria, inda Dogon Mamman ya buge Shagon Basiru
Tawagar kwallon kafa ta Nigeria ta bayyana ‘yan wasa 25 da za su buga mata gasar cin kofin Afirka da za a buga a 2024.Cikin ‘yan wasan har da kyaftin Ahmed Musa, wanda aka kara gayyata, wanda bai…
Carlo Ancelotti ya tsawaita kwantiragin ci gaba da horar da Real Madrid zuwa karshen Yunin 2026.Hakan ya kawo karshen batun da ake cewar tawagar kwallon kafar Brazil na son bai wa kocin aikin jan ragamartaKamar yadda Real…
Barcelona ta sanar da daukar Vitor Roque kan yarjejeniyar da za ta kare a kungiyar Camp Nou zuwa karshen Yunin 2031.Tun farko an tsara Rogue zai koma Camp Nou a karshen kakar 2024, amma yanzu zai iya buga…
Mai masaukin baki, Ivory Coast ta sanar da wadanda za su buga mata gasar cin kofi Afirka da za a yi a 2024.Kamar yadda hukumar kwallon kafar kasar ta sanar ranar Alhamis, ta gayyaci ‘yan kwallo 27 a…